Wani shafi sada zumunta na facebook mai suna Taƙiyya izala ya wallafa hoton ministan harkokin sadarwa a Najeriya kuma shahararren malamin addinin Islama Dr Isa Ali Fantami.
Inda ya yi zargin cewa wai malamin ya sanya wata kwalliya a rigar jikinsa mai ɗauke da alamun Cross.
Sai dai idan mai karatu ya lura da kyau zai ga ba Cross neba Biro ne malamin ya soka a aljihunsa sai kuma kwalliyar aljihu ta gitta shi yasa ya nuna kamar Cross.

Comments
Post a Comment